Isa ga babban shafi

Gwamantin Chadi na fatan kawo karshen rikicin Abeche

Tawagar gwamnatin Tchadi na yankin Abeiche dake gabashin wannan kasa ,yankin da tawagar ta  isa tun a ranar laraba 26 ga watan janairu.

Garin Abeche dake gabashin kasar Chadi
Garin Abeche dake gabashin kasar Chadi Wikimedia Commons
Talla

Makasudin wannan tattaki shine na samar da mafita biyo bayan  rikicin da ya kaure da kuma kaucewa sake fadawa cikin wani sabon tarnaki  biyo bayan zanga-zangar adawa da nadin sarkin kauyen Bani Halba,inda aka samu mutuwar mutane kusan 21,kusan 80 suka samu rauni.

Mutanen yankin Abeche
Mutanen yankin Abeche (Photo : AFP)
Ana ci gaba da gudanar da bincike,a karkashin tawagar Ministoci da ta iso Abeche.

Yayin da ake dakon sakamakon  wannan bincike,an dakatar da mai martaba sarkin Dar Ouaddai da  mai garin  Bani Halba.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.