Isa ga babban shafi

Bankin Duniya ya nuna damuwa kan rahoton bullar yunwa a kasashe masu tasowa

Bankin Duniya ya nuna damuwarsa dangane da hasashen da yayi wanda ya nuna yiwuwar samun yunwa ko karancin abinci a Kasashen Nigeria, Afghanistan, Somalia, Sudan ta Kudu da Kasar Yemen  daga watan Yuni zuwa watan Satumba, sakamakon rikice-rikechen kabilanci da na ta’addanci.  

Motar hukumar samar da abinci ta MDD kenan yayin kai agaji zuwa Afirka.
Motar hukumar samar da abinci ta MDD kenan yayin kai agaji zuwa Afirka. © Reuters
Talla

Bankin yace dole shugabannin wadannan kasashen su dauki matakan gagagwa domin shawo kan matsalar. 

Shiga alamar sauti, domin sauraron cikakken rahoton da Muhammad Kabir Yusuf ya hada a kai.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.