Syria
Syria Ta yi Watsi da Tura Dakarun kasashen Larabawa
Kasar Syria ta kawar da zancen tura mata Dakaru daga kasashen Larabawa, kamar yadda kasar Qatar ta nema, domin kawo karshen artabu da ake yi a kasar, watanni 10 kenan, yayinda Sojan da suka balle daga Syria na cewa dole MDD ta tsoma baki.
Wallafawa ranar:
Talla
Maaikatar Harkokin kasar Waje na kasar ta Syria ta ce bata yarda ba wasu Dakaru daga waje suje mata.
Sarkin kasar Qatar Sheikh Hamad bin Khalifa Al-Thani, cikin wani shirin gidan TV ya ke kawo shawaran aikawa da Dakaru daga waje zuwa Syria domin aikin wanzar da zaman lafiya.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu