Syria
Syria ta yi Fatali da shawarin kungiyar Kasashen Larabawa
Kasar Syria ta ce atafau shawarwarin da kungiyar kasashen Larabawa suka bata game da warware rikicin kasar, da ya zuwa yanzu ya lakume rayukan mutane barkatai.
Wallafawa ranar:
Talla
Ministan waje na kasar Syria Walid Muallem wanda ya gabatar da matsayin kasar ta Syria, ya ce sam ba zasu amince da kowace shawara ba.
A jiya kungiyar kasashen Larabawa suka malkayawa sojan kasar ta Syria takunkumin karairaya su.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu