Isa ga babban shafi
Syria-MDD

Syria ta yi watsi da ziyarar tawagar MDD game da binciken makamai

Kasar Syria tace ba za ta amince da tawagar Majalisar Dinkin Duniya da za su gudanar da bincike kan amfani da makami mai guba ba. Ma’aikatar harkokin wajen kasar tace, ta gano shirin Majalisar Dinkin Duniya na anfani da binciken a matsayin share hanya ga kasashen duniya su abkawa kasar, kamar yadda suka yi a Iraqi.

Shugaban kasar Syria, Bashar al- Assad
Shugaban kasar Syria, Bashar al- Assad
Talla

Ban Ki Moon, ya sanar da kafa kwamitin ne yana mai cewa yanzu haka tawagar farko ta isa Cyprus, kuma ana saran su gudanar da bincike domin a shirye Majalisar Dinkin Duniya ta ke wajen kammala shirin kai jami’anta cikin sa’oi 24.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.