Isa ga babban shafi
Isra'ila-Felesdinu

Isra’ila ta yi alkawarin fitar da sakamako mai ban mamaki a tattaunawarsu da Falasdinu

Jagoran Kasar Isra’ila a tattaunawar zaman lafiyar da ake tsakanin ta da Falasdinu, Tzipi Livni, ta ce Isra’ilan za ta baiwa mara da kunya wajen daukar matakin ba zata a taron da ake yi.

Tzipi Livni, wakiliyar Isra'ila a tattaunawarsu da Falasdinawa
Tzipi Livni, wakiliyar Isra'ila a tattaunawarsu da Falasdinawa AFP/ Gérard Cerles
Talla

Livni ta shaidawa Radion Isra’ila cewar, za su dauki matsayin da zai baiwa kowa mamaki, amma taki karin bayani akai, saboda alkawarin da suk ayi na kin magana da ‘Yan jaridu har sai an kammala tattaunawar.

Ana saran bangarorin biyu za su kwashe watanni tara suna tattaunawar.

Wannan shirin tattaunawa da bangarorin biyu ke yi ya biyo bayan yunkurin da Amurka ta yin a ganin cewa sun dawo kan teburin tattanawa bayan kwashe fiye da shekaru uku ba tare da yin hakan ba.

 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.