Isa ga babban shafi
Iraqi

Adadin mamata a harin Iraqi ya karu zuwa 250

Gwamnatin Iraqi ta bayyana cewa, adadin mutanen da suka rasa rayukansu a kazamin harin da kungiyar IS ta kai birnin Bagadaza a karshen makon da ya gabata, ya kai 250.

Kungiyar IS na ci gaba da tayar da kayar baya a Iraqi
Kungiyar IS na ci gaba da tayar da kayar baya a Iraqi Reuters/路透社
Talla

Wannan dai shi ne hari mafi muni da ya fi lakume rayuka a kasar tun lokacin da Amurka ta jagoranci shigar soji kasar a cikin shekara ta 2003.

Har yanzu dai al’ummar kasar ta Iraqi na ci gaba da zaman makoki saboda harin wanda aka kaddammar a yankin Karrada na Bagadazan, a dai dai lokacin da musulmai ke hada hadar kasuwanci tare da shirye shiryen tafiya hutun kammala azumin Ramadan
 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.