Norway
Al’ummar Norway suna bukin cika shekara da juyayin wadanda Breivik ya kashe
Daruruwan mutane ne suka fito a birnin Oslo na kasar Norway domin bukin cika shekarar da juyayin mutuwar mutane 77 da Anders Behring Breivik ya bindige a bara. Fira Ministan kasar Jens Stoltenberg shi ne ya jagoranci tawagar masu kai ziyara kabarin mamatan a tsibirin Uteoya.
Wallafawa ranar:
Talla
Daruruwan mutane ne suka kewaye kaburburan mamatan cikin ruwan sama dauke da Faranni.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu