Isa ga babban shafi
Myanmar

Zeben 'yan majalisar dokoki a kasar Myanmar

Ana jefa kuri’un zaben ‘yan majalisar dokokin kasar Myanmar irinsa na farko da ake gudanarwa cikin ‘yanci shekaru 25 da suka gabata a kasar da ke yankin Asiya.

Yakin neman zaben jam'iyyar LND ta Aung San Suu Kyi a birnin Rangoon.
Yakin neman zaben jam'iyyar LND ta Aung San Suu Kyi a birnin Rangoon. REUTERS/Soe Zeya Tun
Talla

Sama da mutane milyan 30 ne suka cancanci jefa kuri’unsu a zaben, wanda manazarta ke ganin cewa jam’iyyar adawa ta Aung San Suu Kyi za ta iya samu gagarumar galaba.

To sai dai a karkashin dokokin kasar, Suu Kyi ba za ta iya zama shugabar kasar ba, saboda mijinta ba dan asalin kasar ba ne.
 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.