Bakonmu a Yau
IRAN-Abdulaziz Abdulaziz daya daga cikin Editocin Jaridun Najeriya
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:59
Shugaban Kasar Iran Hassan Rouhani ya bayyana cewar kasar ta bude wani sabon babi a dangantakar ta da kasahsen duniya, bayan cirewa kasar takunkumin da akayi sakamakon aiwatar da yarjejeniyar Nukiliya.Abdulaziz Abdulaziz, daya daga cikin Editocin Jaridun Najeriya dake sharhi kan Iran ya ce nasara ce ga diflomasiya.