US
Wutar daji ta fitar da mutane daga gidajensu a Amurka
Mahukuntan jihar California ta Amurka sun bayyana cewa, wata gobarar daji mai saurin gaske ta tilasta wa daruruwan mazauna yankin arewacin Los Angeles kaurace wa gidajensu.
Wallafawa ranar:
Talla
Wutar dajin ta mamaye kimanin eka dubu 20 a yammacin jiya Asabar, lamarin da ya haddasa tirnikewar hayaki a wasu sassan birnin na Los Angeles.
Kimanin ‘yan kwana-kwana 900 ne tare da taimakon jiragen sama masu saukan ungulu ke ci gaba da kokarin kashe wutar dajin.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu