Turkiya
Harin kunar bakin wake ya kashe sojojin Turkiya
Kimanin sojojin Turkiya 13 ne suka gamu da ajlinsu yayin da 48 suka jikkata sakamakon wani harin kunar bakin wake da aka yi amfani da mota makare da bamai-bamai wajen kaddamarwa.
Wallafawa ranar:
Talla
Gwamnatin Turkiya ta ce, alamu sun nuna cewa, haramtacciyar kungiyar Kurdawa ce ta kai harin a birnin Kayseri, wanda bai fiye fama da tashe-tashen hankula ba.
An dai kai farmnakin ne a dai dai lokacin da sojojin ke shiga motar safa a barikinsu don zuwa cefanan mako.
Wanann na zuwa ne mako guda da aka kai hari makamancin wannan a birnin Santanbul na kasar.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu