Isa ga babban shafi
RAHOTO

Mata 'yan gudun hijira na cikin mawuyacin hali a jihar Bornon Najeriya

Dubban matan da rikicin Boko Haram ya shafa da a halin yanzu ke gudun hijira a jihar Borno, na cikin mawuyacin hali na rashin abinci da sauran kayan rayuwar yau da kullum.

Wasu 'yan gudun hijira da rikici ya raba da gidajensu a Maiduguri ta jihar Borno.
Wasu 'yan gudun hijira da rikici ya raba da gidajensu a Maiduguri ta jihar Borno. REUTERS/Paul Carsten
Talla

Wannan na zuwa ne a dai dai lokacin da ake bikin ranar da Majalisar Dinkin Duniya ta ware wato, 8 ga watan Maris na kowace shekar a matsayin ranar bikin tunawa da irin gudun mowar da mata ke bayarwa ga duniya.

To sai dai hukumomi na cewa su na bakin kokarinsu wajen magance matsalolin mata tare da tabbatar kare musu hakkokin su, musamman kan duk wata barazana da su ke fuskanta.

Shiga alamar sauti, domin sauraron cikakken rahoton Bilyaminu Yusuf.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.