Gambia
Ma’aikata a Gambia zasu fara aiki so hudu a mako
Shugaban Kasar Gambia, Yahya Jammeh, ya ce daga yanzu, ranakun aiki a kasar, sun zama kwanaki hudu, wato daga ranar litinin zuwa alhamis, yayin da aka mayar da Juma’a ta zama ranar hutu, dan baiwa al’ummar kasar damar zuwa Massalachin Juma’a.
Wallafawa ranar:
Talla
Shugaban ya ce, matakin ya biyo bayan bukatar al’ummar kasar, kuma wanna doka zata fara aiki ne daga ranar 1 ga watan Febarairu, inda ma’aikata zasu dinga aiki daga karfe 8 na safe, zuwa karfe 6 na yamma.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu