Najeriya: Gwamnatin Bauchi za ta fara hukunta iyayen da suka hana yaransu karatu
A sakamakon koma-bayan ilimi da wasu jihohin Nigeria ke fuskanta, gwamnatin Jihar Bauchi ta amince da kebe kaso mafi tsoka a manyan makarantun kasar don cike gibin da ke tsakanin su da sauran jihohin kasar.
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:04
Talla
Hakan dai na zuwa ne a yayinda jihohin arewacin kasar ke ci gaba da kasancewa kan gaba a jerin jihohi mafi koma-baya a fannin ilimi.
Latsa alamar sauti domin sauraron rahoton Ibrahim Malam Goje
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu