-
Ambaliyar ruwa a Mozambique ta shafi mutane kusan dubu 250
-
Iran na bikin zagayowar ranar juyin juya halin Musulunci
-
Bakuwar cuta ta kashe mutane 10 a Equatorial Guinea da Kamaru
-
Shugaban hukumar lafiya ta Duniya ya isa Aleppo na kasar Syria
-
An harbe har lahiraShahararren mawakin nan Kiernan Forbes dan Afika ta kudu
-
Mayakan sa kai suka kai wa sojojin Somalia hari duk da tsagaita bude wuta
-
Jami'an tsaro a Najeriya sun kama masu bangar siyasa kusan 100
-
Turkiyya ta kama mutane 12 bisa zargin su da hannu a rushewar gine-gine sanadin girgizar kasa
-
An kama mutane uku bayan arangama a wajen otal din ‘yan cirani na Birtaniya
-
Ana fargabar mutane sama da miliyan 5 su rasa muhallansu - MDD
-
Alkalan Najeriya na iya cinnawa kasar wuta wajen hukuncin da suke yankewa - Igini
-
Sake fasalin naira ya rage cin hanci da garkuwa da mutane a Najeriya - Malami
-
Shin ko gaskiya ne fatar jikin dan Adam na da alaka da kodarsa ko hantarsa?
-
Girgizar kasa ta kashe mutane fiye da dubu 23 a Turkiya sa Syria
-
Kungiyoyi a Faransa na shirin sabon gangamin adawa da sake fasalin fansho
-
Yan bindiga sun yi wa tawagar jami’an tsaron Okowa kwanton bauna,tare da kashe ‘yan sanda uku
-
Kasashen Africa na ci gaba da aikewa da Syria kayan tallafi
-
Girgizar kasar Turkiyya: An kama mutane kusan 50 da laifin sata
-
'Yan ta'adda sun hallaka sojoji 10 a jamhuriyar Nijar