Isa ga babban shafi
Najeriya

An ba da belin 'Yan kasar Rasha 15 a Najeriya

Wata Babbar kotun Tarayya da ke birnin Legas a Najeriya, ta bayar da belin wasu ‘yan asalin kasar Rasha su 15 ma’aikatan wani kamfanin jiragen ruwa, wadanda jami’an tsaron Najeriyar suka kama bisa zargin cewa sun shigo ruwan kasar ne ba tare da izini ba, kamar yadda za ku ji a rahoton da Abdoulkarim ya kai ziyara a zaman kotun.

'Yan kasar Rashan da aka ba da belinsu a Najeriya
'Yan kasar Rashan da aka ba da belinsu a Najeriya imgcdn.nrelate.com
Talla

03:06

Rahoton Abdoulkarim Ibrahim game da belin 'Yan kasar Rasha 15 a Legas

Abdoulkarim Ibrahim

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.