Najeriya-Holland
Kamfanin Shell zai gurfana gaban kotun Holland
Kamfanin Hakar man Shell zai gurfana a gaban kotu a kasar Holland, don kare kansa daga zargin gurbata gonakin wasu manoma hudu a Yankin Niger Delta na Najeriya bayan manoman sun shigar da karar, don neman kotun ta bi musu hakkinsu. Kungiyoyi da dama sun dade suna zargin kamfanin Shell da gurbata muhallin Niger Delta ba tare da daukar mataki ba.
Wallafawa ranar: