Isa ga babban shafi
Najeriya

An yi cacar baki tsakanin Gwamnan Edo da Ministan Shari’a a Najeriya

An kusa bai wa hammata iska a taron Majalisar kolin da aka yi a Abuja, tsakanin Gwamnan Jihar Edo, Adams Oshimhole da Ministan Shari’a, Mohammed Adoke, kan binciken wadanda suka kashe jami’in Gwamnan Jahar ta Edo. Daga Fadar Shugaban kasa, Kabir Yusuf ya aiki da Rahoto.

Gwamnan Jahar Edo Adam Oshiomhole
Gwamnan Jahar Edo Adam Oshiomhole globalnews
Talla

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.