Nijar-Najeriya
Zaben Najeriya ya sa ‘Yan kasuwar Nijar cikin zullumi
A daidai lokacin da ya rage ‘yan kwanaki a gudanar da zaben shugaban kasa a Najeriya, yanzu haka ‘yan kasuwa da kuma direbobin motocin sufuri daga yankin Maradi na Jamhuriyar Nijar, sun soma nuna fargabarsu dangane da yiyuwar samun tashin hankali a lokacin wannan zabe. Abdurazak Abubakar ya aiko da rahoto daga Maradi.
Wallafawa ranar:
Talla
Rahoto: Zaben Najeriya ya jefa ‘Yan kasuwar Nijar cikin zullumi
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu