Isa ga babban shafi
Najeriya

Najeriya ta yi asaran Dala Triliyan 1 kan kin biyan haraji

Gwamnatin Najeriya ta ce ta yi asarar kudin da ya kai Dala Triliyan guda a shekarar 2016 saboda yadda manyan kamfanonin kasashen waje da ke aiki a kasar suka ki biyan harajin da ya wajaba a kan su.

Mukaddashin Shugaban Kasar Najeriya Ferfessa Yemi Osinbajo
Mukaddashin Shugaban Kasar Najeriya Ferfessa Yemi Osinbajo
Talla

Mukaddashin shugaban Najeriya Ferfessa Yemi Osibanjo ya bayyana haka, inda ya ke cewar wannan ya sa gwamnatin ta shiga wasu yarjeniyoyi da kasashen duniya domin hana yadda kamfanonin ke kwashe kudaden zuwa kasashen duniya da zummar kaucewa biyan haraji.

Osibanjo ya ce gwamnati na daukan matakan da suka dace wajen ganin irin wadanan kamfanoni sun sauke nauyin da ke kan su wajen biyan harajin da ya wajaba.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.