Najeriya
Biafra: Kotu ta ba da wa'adin gabatar da Nnamdi Kanu
A Najeriya, babbar kotun Sharia da ke sauraran karar da gwamnatin kasar ta kai shugaban Haramtacciyar Kungiyar ‘Yan Kabilar Ibo mai rajin kafa Kasar Biafra, ta bukaci a gabatar ma ta da Nnamdi Kanu kafin ranar 20 ga watan gobe, ko kuma ya yi asarar kudin belinsu Naira milyan 100 da aka ajiye a gaban kotun. Wakilinmu a Abuja, Muhammad Kabir Yusuf ya halarci zaman kotun, a saurari rahotansa.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Talla
Nnamdi Kanu bai halarci zaman Kotu ba
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu