Bauchi - Gombe
Ana takkadama kan arzikin man fetur tsakanin mazauna iyakokin Bauchi da Gombe
Takadamma ta kaure tsakanin al’ummomin dake iyakokin jihohin Bauchi da Gombe a arewacin Najeriya kan mallakar dajin da ake gudanar da bincike don tono albarkatun man fetur a wannan yanki na arewa maso gabashin kasar.
Wallafawa ranar:
Minti 3
Talla
Wakilinmu dake Jihar Bauchi Shehu Saulawa ya aiko mana da rahoto kan halin da ake ciki.
Rahoto kan yadda ake cece-kuce tsakanin wasu mazauna kan iyakokin Gombe da Bauchi kan arzikin amn fetur
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu