Isa ga babban shafi

'Yan Najeriya na fatan likitocin kasar sun janye batun yajin aiki

Fatan Yan Najeriya na ganin likitoci masu neman kwarewa sun janye yajin aikin da suka tsunduma yau da makwanni uku da suka gabata ya ci tura,sakamakon abinda kungiyar likitocin ta ce mahukuntan kasar sun ki martaba yarjejeniyar da suka cimma a taron su na karshen makon jiya.

Likitocin Najeriya
Likitocin Najeriya © KOLA SULAIMON/AFP
Talla

A dai-dai wannan lokaci ,kotun ma'aikata a Najeriya ta umurci likitocin da su janye matakin yajin aiki da suka tsunduma.

Wasu mata 'yan gudun hijira tare da 'ya'yansu yayin jiran karbar tallafin abinci a wani sansani da ke wajen birnin Maiduguri a jihar Borno.
Wasu mata 'yan gudun hijira tare da 'ya'yansu yayin jiran karbar tallafin abinci a wani sansani da ke wajen birnin Maiduguri a jihar Borno. © REUTERS/Akintunde Akinleye/File Photo

Daga Abuja wakilinmu Muhammad Kabir Yusuf ya aiko da karin rahoto.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.