Isa ga babban shafi
Najeriya - Man fetur

'Yan Kwadago sun janye shirin fara yajin aiki kan janye tallafin mai

Kungiyoyin Kwadago a Najeriya sun janye shirin fara yajin aikin da suka shirya yau saboda matsayin da gwamnatin kasar ta dauka na dakatar da shirin cire tallafin mai gaba daya.

Shugabannin gamayyar kungiyar kwadagon Najeriya ta NLC yayin tattakin zanga zangar adawada gwamnati a birnin Abuja
Shugabannin gamayyar kungiyar kwadagon Najeriya ta NLC yayin tattakin zanga zangar adawada gwamnati a birnin Abuja REUTERS/Afolabi Sotunde
Talla

Tun a ranar Litinin ministar kudin Najeriya, Hajiya Zainab Ahmed ce ta bayyana dakatar da shirin janye tallafin man, a lokacin da ta bayyana a gaban ‘yan majalisar dokokin kasar.

Muhammad Kabir Yusuf na dauke da rahoto akai.

01:31

Rahoto kan matakin kungiyoyin Kwadagon Najeriya na fasa yajin aiki kan cire tallafin mai

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.