Yadda kalaman tunzuri ke neman kawo cikas ga zabukan Najeriya
A Najeriya Rundunar ‘yan sanda ta jihar Sokoto ta bayyana cewar kalaman tunzura jama’a da wasu ‘yan siyasa ke yi na iya kawo tashin hankali lura da wani abin da ya ja hankali a bayan nan na zazzafan kalamai da aka ji suna fitowa daga bakunan manyan ‘yan siyasa a jihar.
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:10
Wannan na zuwa kusan makonni biyu kenan da aka gudanar da babban zaben shugaban kasa da na 'yan majalisun tarayya a sassan kasar, wanda Bola Ahmed Tinubu ya lashe zaben.
Hukumomi dai a kasar sun sha alwashin daukar tsauraran matakai kan duk dan siyasar da ssuka ssamu a kasar yana yunkurin tayar da zaune tsaye, ko kuma yada kalaman tunzura jama'a.
Shiga alamar sauti domin sauraron cikakken rahoton da Faruk Muhammad Yabo ya hada kan wannan batu.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu