Yaddda magoya bayan jam'iyyar APC su ka gudanar da zanga-zanga a Kano
A jihar Kano dake Najeriya magoya bayan jamiyyar APC mai mulkin jihar da ta sha kaye a zaben gwamnan daya gabata ne suka gudanar da wata zanga zanga a harabar hukumar zabe.
Wallafawa ranar:
Kunna - 01:37
Magoya bayan jam'iyyar dai na bukatar neman a cire shugaban hukumar na jihar Kano, Ambasada Abdu Zango, tareda bukatar ayyna zaben a matsayin wanda bai kammala ba.
Wannan na zuwa ne, bayan da hukumar zaben ta ayyana Abba Kabir Yusuf na jam'iyyar NNPP a matayin wanda ya lashe zaben jihar.
Shiga alamar sauti domin sauraron cikakken rahoton da Abubakar Isah Dandago ya shirya.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu