Kotun daukaka kara ta tabbatar da Bala Mohammed a matsayin gwamnan Bauchi
Kotun daukaka kara ta tabatar da Bala Abdulkadir Muhammed, a matsayin zababen Gwamnar Jahar Bauchi.
Wallafawa ranar:
A zaman Kotun mai alkalai uku sun kori karar da tsohon hafsan saman sojan Najeriya. Sadiq Abubakar ya shigar yana kalubalantar zaben .
Kotun karkashin jagorancin mai shari’a Chidiebere Nwaoma a zamanta na wanan Juma’a ta bayana cewa Jam’iyar APC, ta kasa gabatar da kwararan hujoji na cewa an tafka magudi a zaben, tare da sabawa dokokin zaben 2022, kan gwamnan Bala da Jam’iyarsa ta PDP.
Sadiq ya daukaka kara ne bayan Kotun sauraren kakarakin zabe ta yi watsi da karar sa.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu