'Yan Najeriya na korafi kan rashin samun kulawa a asibitocin gwamnati
'Yan Najeriya da dama sun dade suna koraafi a gaame daa rashin samun kulawar da ta dace a asibitoci malllaki gwamnati, musamman ma daga jami'an kiwon laafiya, matsalar da ke da matukar illa a gare su.Zainab Ibrahim ta ziyarcci asibitin gwamnati da ke Yauri a jihar Kebbi, inda ta gamu da masu irin wannan korafi.
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:23