Isa ga babban shafi
Nijar

Kotun hukunta manyan laifuka ta fara zama a Nijar

Babbar Kotun hukunta manyan laifuka da ke shari'a a Jahohin Maradi da Agadez da Diffa da Damagaram ta fara zamanta na shekara-shekara a Jahar zinder don yin shari'a ga wadanda suka aikata manyan laifuka su kimanin 86, daga cikinsu kuma akwai mata 8, da ake tuhuma da aikata laifuka da suka hada da fyade da kisa da fashi da makami da kuma cin dukiyar kasa da sauransu. Daga Zinder Ibrahim Malam Tchillo ya aiko da rahoto.

Fadar Sarkin Damagaram a Jmhuriyar Nijar
Fadar Sarkin Damagaram a Jmhuriyar Nijar Talatu/Carmen
Talla

02:55

Rahoto: Kotun hukunta manyan laifuka ta fara zama a Nijar

Ibrahim Malam Tchillo

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.