Niger
Ana Zaben Shugaban Kasar Nijar Zagaye na Biyu Yau
hukumar zaben Nijar tace ta shirya tsab domin gudanar zaben shugaban kasa zagaye na biyu da za a gudanar a lahadi.
Wallafawa ranar:
Talla
CENI tace ta dauki matakai na kai kayan zabe da wuri a sassan nijar domin kaucewa matsalar da aka samu a zaben farko inda har aka kai ranar litinin ana zabe.
sai dai ana ganin zaben ba zai yi armashi ba saboda kauracewar 'yan adawa da magoya bayansu.
Awwal janyau ya tattauna da Shugaban hukumar zaben mai zaman kanta a Nijar Boube Ibrahim kan shirin da suka yi.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu