Nijar
An kame masu safarar mutane a Jamhuriyar Nijar
Jami’ann tsaro a Agadez da ke jamhuriyar Nijar sun cafke mutane da dama da ake zargin cewa su ne ke sarafar bakin haure daga kasar zuwa sauran kasashen yankin arewacin Afirka akan hanyarsu ta zuwa Turai.Da dama daga cikin wadanda aka cafke ana tsare da su a garin Agadez da kuma Bilma.
Wallafawa ranar:
Talla
CORRESPONDENT-UMAR SANI AGADEZ-2016-10-21
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu