Nijar
Majalisar Nijar ta bukaci Brigi Rafini ya gurfana a gaban ta
Takaddama ta kaure a Majalisar Jamhuriyar Nijar kan gabatar da wata takarda da wata ‘yar majalisa ta yi na bukatar Firaminista Briji Rafini ya gurfana a gaban ta dan yi musu bayani kan harkar ilimi da kuma yajin aikin da ya dabaibaye shi.
Wallafawa ranar:
Talla
Ministan ilimi ya wakilci Firaministan amma ‘yar majalisar da ta ajiye takardar ba ta je Majalisar ba, abinda ya janyo dage mahawara akan takarda.
Sha’anin ilimi a Nijar na fuskantar matsaloli da suka kunshi yajin aiki daga bangaren malamai ko zanga-zanga daga dalibai a baya bayan nan.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu