Isa ga babban shafi
Nijar-Najeriya

Karin 'yan Najeriya fiye da dubu 7 sun tsere zuwa Nijar

Rahotanni daga Jamhuriyar Nijar sun ce sabbin ‘yan gudun hijira sama da dubu 7 ne suka kwarara zuwa cikin kasar, yayin da wasu dubu 3 ‘yan kasar ta Nijar suka gujewa kauyukansu da ke kusa da iyakar Najeriya domin tserewa hare haren ‘yan bindiga.

Wata mata mai suna Saratou tare da 'ya'yanta da suka tsere daga kauyensu dake Najeriya zuwa yankin Maradi a Jamhuriyar Nijar.
Wata mata mai suna Saratou tare da 'ya'yanta da suka tsere daga kauyensu dake Najeriya zuwa yankin Maradi a Jamhuriyar Nijar. © UNHCR/Selim Meddeb Hamrouni
Talla

Ana iya latsa alamar sautin da ke kasa domin sauraron rahoton wakilinmu Salisu Isa ya ziyarci wasu garuruwan da ke kan iyaka ciki har da Tsululu na Gundumar Gidan-Runji a Jihar Maradi, domin jin halin da ‘yan gudun hijirar ke ciki.

Rahoto kan yadda 'yan bindiga suka tilastawa karin 'yan Najeriya da Nijar fiye da dubu 10 barin muhallansu
03:10

Rahoto kan yadda 'yan bindiga suka tilastawa karin 'yan Najeriya da Nijar fiye da dubu 10 barin muhallansu

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.