Nijar-Ta'addanci
Rahoto kan kisan Sojojin Nijar 15 a kan iyakar kasar da Mali
‘Yan bindiga sun kashe Sojojin jamhuriyar Nijar 15 tare da raunata wasu akalla 4, a hari na baya-bayan nan da aka shekaranjiya talata cikin jihar Tillaberi da ke kusa da iyaka da kasar Mali .Wannan dai na nuni da cewa adadin sojojin kasar da suka rasa rayukansu sun tashi zuwa 31 a cikin kwanaki 4 da suka gabata. Daga Yamai, ga rahoton Rakia Arimi.
Wallafawa ranar:
Kunna - 01:08