Isa ga babban shafi
Nijar-Gobara

Gobara mai cike da al'ajabi ta sake tashi a Nijar

Wata gobara mai ban al’ajabi ta sake tashi a cikin wata fadama da ke garin Washa a yankin Magarya da ke jihar Damagaram Jamhuriyar Nijar. Wannan ne dai karo na uku da ake samun tashin irin wannan gobara a cikin wannan rafi na Washa.

Wuta, don kwatanta gobara a Nijar
Wuta, don kwatanta gobara a Nijar REUTERS/Stephen Lam
Talla

Kuna iya latsa alamar sauti domin sauraren cikakken rahoton brahim Malam Tchillo daga Damagaram

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.