Isa ga babban shafi
Nijar-Mata

Shirin kare lafiyar mata da kuma takaita haihuwa a Nijar

Kamar sauran kasashe na yammacin Afrika da suka yi baki guda don cimma daya daga muradun karni ta fannin kare lafiyar mata da yara kanana, Jamhuriyar Nijar ta kaddamar da wata sabuwar siyasa da ke kunshe da manyan dubaru da za su sauya alkalumman da ke nuna kasar a matsayin wadda mata suka fi yawan haihuwa a duniya. Alkalumma dai na nuni da cewa kowace mace daya na haihuwar akalla ‘ya'ya 7 a rayuwarta.  Wakilinmu na Damagaram Ibrahim Malam Tchillo na dauke da rahoto a kai.

Wasu mata a birnin Yamai fadar gwamnatin Nijar.
Wasu mata a birnin Yamai fadar gwamnatin Nijar. ©ISSOUF SANOGO/AFP
Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.