Nijar-Coronavirus
Gwamnatin Nijar ta ce tilas ne rigakafin Korona
Gwamnatin kasar Niger ta tilasta yin allurar rigakafin Corona ga duk likitoci da daliban dake karatun likita a kasar. Gwamnatin ta bayyana matakin ne a wata sanarwa da Ministan kiwon lafiyar kasar ta fitar. Ana ganin gwamnatin ta dauki matakin ne don kara adadin mutanen da aka ma allurar tun da aka kadamar da aikin a cikin kasar.Wakilinmu na Damagaram Ibrahim Malam Tchillo na dauke da rahoto
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:10