Manoman Albasa a Nijar na gab da tafka mummunar asara
A Jamhuriya Nijar, manoman albasa na kan hanyar tafka mumunar asara sakamakon rufe iyakokin kasar da sauran kasashen yammacin Afirka bayan juyin mulkin da sojoji sukayi, kuma kawo yanzu tuni manoman suka gabatar da koken su ga gwamnatin sojin kasar.
Wallafawa ranar:
Kunna - 02:56
Talla
Ku latsa alamar saurare don sauraren rahoton tare da Umar Sani
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu