Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

An kirkiro manhajar fitar da zakka a Najeriya

Wallafawa ranar:

Shirin Ilimi hasken Rayuwa tare da Bashir Ibrahim Idris na wannan makon ya mayar da hankali kan yadda aka samar da wata manhajar biyan zakka da nufin saukakawa mabiya addinin Islama. Ayi saurare lafiya.

Matakin kirkiro da manhajar na da nufin saukaka biyan zakka ga masu yi.
Matakin kirkiro da manhajar na da nufin saukaka biyan zakka ga masu yi. AFP - LIONEL BONAVENTURE
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.