Bakonmu a Yau
Injiniya Kailani kan garambawul din kamfanin man Najeriya NNPC
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:41
Katafaren kamfanin man Najeriya na NNPC ya sanar da garambawul din da ya shafi ma’aikatansa domin inganta harkokinsa, makwanni bayan amincewa da sabuwar dokar harkar man fetur da iskar gas da Majalisar dokoki ta yi.
Talla
Ana sa ran sabuwar dokar ta bude kofofin zuba jari musamman ga ‘yan kasuwa domin shiga a dama da su.
Dangane da wannan mataki, Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da Injiniya Kailani Mohammed, masanin harkar mai a Najeriya, kuma ga yadda zantawar su ta gudana.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu