Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Tattaunawa da Dr Mustapha Zariya Karkarna kan taron yanayi na COP15 a Abidjan

Wallafawa ranar:

Yau ne shugabannin kasashen duniya ke gudanar da taronsu na 15 kan sauyin yanayi a birnin Abidjan na Cote d’Ivoire, inda a wannan karon za su fi mayar da hankali kan matsalar zaizayar kasa da kwararowar hamada. Dangane da hakan ne Khamis Saleh ya zanta da Dr Mustapha Zariya Karkarna malami a tsangayar nazarin kasa da muhalli na jami’ar Bayaro da ke Kano.

Taron yanayi na COP15 a Abidjan.
Taron yanayi na COP15 a Abidjan. REUTERS - LUC GNAGO
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.