Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Duniya ta yi watsi da kasashe 10 da suka fi fama da rikici a Afirka - NRC

Wallafawa ranar:

Wani rahoto da kungiyar da ke kula da ‘yan gudun hijira ta Kasar Norway NRC ta fitar, ya ce duniya ta yi watsi da wasu kasashen Afrika da rikici ya daidaita, wadanda a sanadiyar haka mutane da dama suka zama ‘yan gudun hijira, bayaga matsananciyar yunwa da mace-mace da ta addabe su.

Dubban mutane ne suka tsere daga wani sansanin 'yan gudun hijira da ke kusa da Kibumba, mai tazarar kilomita 40 daga arewacin Goma a gabashin Kongo, Litinin, 27 ga Oktoba, 2008. Dubban 'yan gudun hijira da sojoji ne ke tserewa fadan da ake yi a gabashin Kongo a wani abin da ake ganin kamar ya zama ruwan dare. babban ja da baya na dakarun gwamnati da 'yan tawayen Janar Laurent Nkunda suka kai wa hari. (Hotunan AP/Karel Prinsloo)
Dubban mutane ne suka tsere daga wani sansanin 'yan gudun hijira da ke kusa da Kibumba, mai tazarar kilomita 40 daga arewacin Goma a gabashin Kongo, Litinin, 27 ga Oktoba, 2008. Dubban 'yan gudun hijira da sojoji ne ke tserewa fadan da ake yi a gabashin Kongo a wani abin da ake ganin kamar ya zama ruwan dare. babban ja da baya na dakarun gwamnati da 'yan tawayen Janar Laurent Nkunda suka kai wa hari. (Hotunan AP/Karel Prinsloo) AP - KAREL PRINSLOO
Talla

Cikin rahotan da Kungiyar ta fitar ranar Laraba, shugabanta Jan Egeland ya ce, sakamakon halin da ake ciki yanzu haka na Yakin Ukraine, Yankin Afrika zai cigaba da fadawa matsalolin da suka wuce tunanin kowa.

A zantawarsa da Ahmed Abba kakakin kungiyar dake kula da yankin Tsakiya da Yammacin Afirka Tom Peyre - Costa, ya fara da bayyana kasashen da lamarin yafi shafa.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.