Bakonmu a Yau
Mataimakin Gwamnan Jigawa Alhaji Umar Namadi kan ambaliyar ruwa a jihar
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:41
Rahotanni daga Najeriya sun nuna cewar an samu ambaliyar ruwa a sassan Jihar jigawa, abinda ya kaiga rasa rayuka da kuma rushewar gidaje. Tuni gwamnatin jihar da na tarayya suka fara kai dauki ga wadanda abin ya shafa. Bashir Ibrahim Idris ya zanta da mataimakin gwamnan jihar Alh Umar Namadi wanda ya zaga inda aka samu matsalar, kuma ga yadda zantawar su ta gudana.