Bakonmu a Yau
Masu sa ido sun yaba wa hukumar INEC kan zaben gwamnoni
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:45
Mafi yawan kungiyoyi da kuma wadanda suka sa ido a game da yadda zabukan gwamnoni da ‘yan majalisar dokokin jihohi suka gudana a Najeriya, sun yaba a game da yadda hukumar zabe ta kasar wato INEC ta inganta ayyukanta fiye da lokacin zaben shugaban kasa da ya gabata.
Talla
Dakta AbdurRahman Abu Hamisu, daya daga cikin masu sanya ido akan zaben da ke Abuja, ya ce lalle akwai bambanci tsakanin zaben shugaban kasa da kuma na gwamnoni da aka gudanar a ranar asabar da ta gabata.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu