Bakonmu a Yau
Mubarak AbdulGaniyu - akwai fargaba yadda mutane ke wasa da damar zaben shuwagabannin su
Wallafawa ranar:
A wasu jihohin Najeriya, yayin da aka fara kirga kuri’u a wasu mazabun masu sanya idanu kan yadda zaben ke gudana sun koka kan yadda mutane suka ki fitowa don kada kuri’un su a zaben na yau Asabar.Mubarak Abdulganiyu na cibiyar habbaka dimokradiyya da ci gaba a jihar Kaduna da ke Najeriya wadda ta sanya idanu kan yadda zaben ya kasance ya ce akwai fargaba yadda mutane ke wasa da damar zaben shuwagabannin su. Ga dai tattaunawar sa da Khamis Saleh.