Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Umar Garba kan yadda zaben gwamnoni ya gudana a Najeriya

Wallafawa ranar:

A  Najeriya, wani abu da aka yi la’akari da shi a lokacin zaben gwamnoni da na ‘yan majalisun dokokin jihohi da aka gudanar a karshen makon jiya, shi ne karancin fitowar jama’a a wasu yankuna na kasar ciki har da Lagos birni mafi girma a kasar.  

Wasu 'yan Najeriya yayin murna kan sakamakon da jami'an zabe suka bayyana a rumfar da suka kada kuri'a a jihar Lagos.
Wasu 'yan Najeriya yayin murna kan sakamakon da jami'an zabe suka bayyana a rumfar da suka kada kuri'a a jihar Lagos. AP - Sunday Alamba
Talla

To sai dai yayin da wasu suka ki fitowa zaben saboda fargaba, wasu kuwa sun ce sam ba sa sha’awar kada kuri’unsu ne a zaben na gwamnoni.  

Abdoulkarim Ibrahim Shikal, ya zanta da Alhaji Umar Garba Alangawari, wanda ya bi diddigin zaben shugaban kasa da kuma na gwamnoni a Najeriyar.

Shiga alamar sauti domin sauraron cikakkiyar tattaunawar.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.