Mu Zagaya Duniya
Bitar labaran mako: Majalisar Dinkin Duniya ta kawo karshen zaman sojojin a Mali
Wallafawa ranar:
Kunna - 19:58
Shirin 'Mu Zagaya Duniya' na wannan mako tare da Nura Ado Suleiman ya yi bitan wasu daga cikin labaran da suka fi daukar hankali cikin mako mai karewa, ciki har da yadda Majalisar Dinkin Duniya ta kawo karshen zaman sojojinta na MUNISMA a Mali, bayan da suka kwashe tsawon shekaru 10 suna aiki.
Talla
Ku latsa alamar sauti don sauraron cikakken shirin tare da Nura Ado Suleiman.....
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu