Tambaya da Amsa
Dalilan da suka haddasa barkewar yaki tsakanin Isra'ila da mayakan Hamas
Wallafawa ranar:
Kunna - 20:01
Shirin 'Tambaya da Amsa' na wannan makon tare da Micael Kuduson, mayar da hankali kan neman karin bayani dangane da musabbabin sake barkewar rikici tsakanin kungiyar Hamas ta yankin Falasdinu da Isra’ila.
Talla
Akwai kuma wasu karin tambayoyin da shirin ya yi wa masu sauraro karin bayani akai.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu