Wasanni
Yadda wasu kasashe ke shirin kauracewa gasar Olympics ta Beijing 2022
Wallafawa ranar:
Kunna - 10:02
Shirin Duniyar wasanni tare da Abdurrahman Gambo Ahmad ya mayar da hankali kan yadda wasu kasashe ke kokarin kauracewa gasar Olympics ta hunturu da za ta gudana a birnin Beijing na China cikin shekarar 2022.